Labarai

Labarai

Rashin tsaro: Malaman Arewa sun shirya addu’o’i na musamman

Malaman sun roki Allah Ya taimaki Janar Christopher da sojoji wajen magance matsalar rashin tsaro a yankin Arewa maso Yamma

Tsadar rayuwa: Daliban Arewa sun janye daga zanga-zanga

Daliban Arewa sun janye daga zanga-zangar tsadar rayuwa

Dubun barayin manyan wayoyin lantarki ta cika a Gombe

Sun sace manyan wayoyi da suka kai wa wasu garuruwa wutar lantarki

An yi Jana’izar Wanda Mahara Suka Harbe A Zariya

An yi sallar jana’izar shugaban mahauta na kasuwar Tudun Wada, Zariya, Mohammed Bashir (Govinda) wanda ’yan bindiga suka harbe har lahira

Tinubu ya naɗa sabuwar Shugabar Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya

Didi Esther Walson-Jack za ta maye gurbin Folashade Yemi-Esan wadda za ta yi ritaya a watan Augusta.