Labarai

Labarai

An kai mahaifiyar Rarara asibiti

Ana duba lafiyar mahaifyar Rarara a wani asibiti a Abuja bayar masu garkuwa da ita sun sako ta

Kotu ta mayar wa Mataimakin Gwamnan Edo kujerarsa

Kotun ta umarci a biya shi albashi da alawus alawus ɗinsa tun daga lokacin da aka tsige shi.

Yadda na tsere da daga hannun ’yan bindiga —Mai shayarwa

Na’imah, ta ce tsalle ta yi tare da danta daga kan babur din ’yan bindigar

Majalisar Dattawa ta tsige Sanata Ali Ndume

Ganduje ya bukaci Sanata Ndume ya fice daga APC ya koma duk jam’iyyar adawa da yake sha’awa

Hatsarin DAF da bas ya kashe mutane 14 a Jigawa

Wani hatsarin mota ya lakume rayukan mutane 14 a kan babbar hanyar Kanya a Jihar Jigawa.