Labarai

Labarai

Da za a samu irin mahaifina da Nijeriya ta yi dadin zama —Fatima Dangote

Na so a ce muna da mutane koda kadan ne irin mahaifina a Nijeriya.

Umar Bush ya samu mukami a Fadar Shugaban Kasa

Tuni dai Umar Bush ya karbi takardarsa ta fara aiki a Fadar Shugaban Kasa

Dan Majalisar Tarayyar Kaduna ya rasu

Dan Majalisar Wakilan ya rasu a ranar Talata yana da shekaru 39 a duniya

Sojoji sun kama ’yan aiken ’yan bindiga a kasuwar Kaduna

Ana zargin direban da masu sana’ar gawayin da yi wa ’yan bibdiga cefanen kayan da suke bukata a kasuwanni

Yadda mutumin da ya kashe mata 42 ya shiga hannu

Ya amsa cewa ya kashe matarsa da wasu 41, ya yi gunduwa-gunduwa da gawarwakin a cikin shekaru biyu