Labarai

Labarai

Haƙar Man Kolmani: Gwamnan Gombe ya gana da Tinubu

Gwamnan ya ce ya tattauna da Tinubu kan halin tsadar rayuwa da ake ciki a faɗin ƙasar nan.

Gwamnatin Yobe ta dauki matasa 3,196 aiki cikin shekaru biyar

Yobe za ta karbi bakuncin gasar wasannin shiyyar Arewa maso Gabas a wannan shekarar ta 2024.

’Yan jaridar da aka sace a Kaduna sun kuɓuta bayan mako guda

Sun kuɓuta ne bayan shafe mako guda da sace su.

Abba ya bai wa mata 5,200 jarin miliyan 260 a Kano

Gwamnan ya ce duk wata gwamnatinsa za ta ke ware Naira 260 don tallafa wa mata a jihar.

Yadda aka yi wa yarinya fyaɗe a ofishin ’yan sanda a Legas

Jami’in ya yi wa yarinyar barazana da bindiga a ofishinsa.