Kotun Koli ta haramta wa gwamnoni taba kudin kananan hukumomi
Kotun Koli ta umarci Gwamnatin Tarayya ta rika tura wa tura wa kananan hukumomi kudadensu kai-tsaye daga asusun Tarayya
Labarai
Kotun Koli ta umarci Gwamnatin Tarayya ta rika tura wa tura wa kananan hukumomi kudadensu kai-tsaye daga asusun Tarayya
Saura kiris a nada babban dogarin shugaba Tinubu, Laftanar-Kanar Nurudeen Yusuf, a sarautar Ilemona a Karamar Hukumar Oyun ta Jihar Kwara
Hukumar yaki da ta’ammali da miyagun kwayoyi (NDLEA) za ta fara sanya kyamarori a jikin jami’anta domin inganta aikinsu.
Tubabbun mayakan Boko Haram 560 za su fara koyon sana’o’i da samun horo domin komawa cikin al’umma
A yanzu ko ’yan mata masu sayar da faten wake sun daina yawon tallansa sabanin yadda suke yi a baya.