Labarai

Labarai

Tinubu zai gana da ƙungiyar ƙwadago kan mafi ƙarancin albashin ma’aikata

Ana sa ran Tinubu zai yanke matsaya kan tayin da ke tsakanin gwamnati da ƙungiyar ƙwadago kan mafi ƙarancin albashin ma’aikata.

An kama wani da ƙoƙon kan mutum a Abuja

Mutumin ya ce ya tsinci ƙoƙon kan ne da wasu sassa na ƙwarangwal ɗin mutum a daji lokacin da yake farauta.

Gomman ’yan Boko Haram sun miƙa wuya a yankin Tafkin Chadi

Matansu ma ana ɗaukarsu a matsayin ’yan ta’adda, saboda ana amfani da su a kai harin ƙunar-baƙin-wake.

Buni ya dakatar da shugaban ƙaramar hukuma kan rashin ɗa’a

Gwamnan ya dakatar da shugaban ne kan aikata rashin ɗa’a.

Mahara sun kashe mutane 2 sun sace 19 a Kaduna

’Yan bindiga sun aika mutane biyu lahira a kauyen Dagwarga, tare da yin garkuwa da wasu 19 a Maraban Walijo a Karamar Hukumar Kachia a Jihar Kaduna