Labarai

Labarai

’Yan fashi 24 sun shiga hannu a Legas

Kwamishinan ya ce za a gurfanar da waɗanda ake zargin a gaban kotu.

An kama ’yan talla da ke kai wa ’yan bindiga bayanai

Dubun ’yan matar da ke tallar zuma ta cika ne bayan sojoji sun kama wani mai yi wa ’yan bindiga bayanai

An ceto ’yar shekara 2 da maƙocinsu ya sace ta a Kano

An ruwaito cewar ya nemi Naira miliyan biyu a matsayin kuɗin fansa.

Yadda ’yan bindiga suka kashe sojoji 5 suka kona motarsu a hanyar Abuja

Yankin Audu Jangwam ya yi kaurin suna da ayyukan ’yan fashi da masu garkuwa da mutane

Mutum 6 sun jikkata, an ƙone kayayyaki a rikicin fili a Neja

Rundunar ‘yan sandan jihar ta cafke mutum biyu da ake zargi da haddasa rikicin.