Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sace ’yan jarida da iyalansu a Kaduna

’Yan bindigar sun shiga ƙauyen da misalin ƙarfe 10:30 na dare suka yi ta harbi kan mai uwa da wabi.

‘Kula da marayu nauyi ne a kan al’umma’

Abin takaici idan ka kalli wasu iyalin sai ka ga suna musguna wa marayun da ke karkashinsu.

Guguwa ta lalata gidaje sama 9,000 a Adamawa

Hukumar ta gargaɗi mutanen yankunan da lamarin ya shafa kan komawa gidajensu ba tare da izinin gwamnati ba.

An hana malamai wa’azi saboda sukar juna a Pakistan

Gwamnatin lardin ta dakatar da malaman yin wa’azi na tsawon watanni biyu.

Dalilin da lauyoyin Aminu Ado Bayero suka fice daga shari’ar Masarautar Kano

Mai Shari’a Amina Adamu Aliyu ta ɗage zaman kotun zuwa ranar 18 wannan wata.