Labarai

Labarai

Ambaliyar ruwa ta mamaye gidaje da tituna a Legas

Yankunan da lamarin ya shafa sun haɗa da: Epe da Eredo da Bogije da Labora da Abijon da Sangotedo da Awoyaya da Ibeju zuwa Lekki.

Za a ƙirƙiro ƙarin jiha ɗaya a Nijeriya

Lokpanta da a yanzu ke cikin Jihar Abia, zai kasance babban birnin Jihar Etiti.

Majalisa ta kori kudurin hana hafsoshin tsaro karkatar da kudade

Akasarin sanatoci sun ki amincewa da kudirin da Adams Oshiomhole ya gabatar.

An kama shugaban ’yan banga da sassan jikin dan Adam

An samu kasusuwa da kokon kai da wasu sassan jikin dan Adam a maboyar ’yan bangan

Jami’in EFCC ya hallaka kansa a Abuja

Hukumar ta ce ba za ta bayyana sunan jami’in ba har sai ta kammala bincike.