Labarai

Labarai

Matar mataimakin Gwamnan Neja ta rasu

Allah Ya yi wa Hajiya Zainab, matar Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Yakubu Garba rasuwa.

Dambarwar Sarautar Kano: Sarki Aminu ya nemi canjin alkali

Lauyoyinsa sun bukaci Shari’a Amina Adamu Aliyu ta fitar da kanta daga shari’ar saboda fahimtar da suka yi tana da sha’awa a shari&#

Bene mai hawa 4 ya rufta da mutane a Abuja

An ceto su daga baraguzan bene mai benen da ya rushe da su aAbuja

An tube wa ’yan sanda 5 kaki kan kwatar kudi a shingen bincike

Ana zargin su da karbar cin hancin Naira miliyan uku daga hannun wani mutum a Jihar Kuros Riba

Alison Madueke na neman kotu ta hana Diezani amfani da sunansa

Alison Madueke ya shigar da karar ne shekara uku bayan mutuwar aurensu da tsohuwar ministar man fetur, Diezani.