Labarai

Labarai

Hajiyar Jihar Kebbi ta rasu a Makkah

Hajiya Maryamu ta rasu ne a Asibitin Sarki Abdulazeez da ke birnin Makkah sakamakon doguwar jinya

Zargin laifi: ’Yan sanda za su tantance ’yan banga a Yobe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta kaddamar da shirin yin gyara da kuma tantance ’yan banga domin kawar da bata-garin cikin

Rikicin Manoma: Karamar Hukumar Kwami Ta kafa Kwamitin Tsaro

An gargadi bangarorin kan shiga hakki ko yi wa juna barna

Alhaji Muntari ya zama sabon Sa’in Katsina

Alhaji Muntari Sa’i shi ne babban da ga marigayin Amadu Na Funtuwa, wanda Allah Ya karbi rayuwarsa

Lauyoyi mata sun nemi a kafa kotun sauraren shari’ar cin zarafi

Ƙungiyar ta ce ire-iren waɗannan kotuna za su taimaka wajen yanke hukunci cikin sauri.