Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sace hakimi da manoma 2 a Kaduna

Rahotanni sun bayyana cewar an sace hakimin ne lokacin da yake dawowa daga gona.

Sojoji sun lalata haramtattun matatun man fetur a Ribas

A gefe guda, dakarun sun kuma da wasu ‘yan ta’adda da dama a Jihar Neja.

Tsohon Babban Hafsan Tsaro Ibrahim Ogohi ya rasu

Ya kasance sojan ruwa na farko da ya samu anini huɗu a aikin soja a mulkin farar hula.

Ciwon Sikila ba lasisin mutuwa ba ne — Ƙwararru

Ƙungiyar Mirror Me ta nanata buƙatar canja tunanin jama’a game da cutar Sikila.

Yadda tirelar shanu ta faɗo daga saman gada a Kano

Babu masaniyar abin da ya kifar da motar sai dai ana tunanin burkin motar ne ya ba wa direban matsala.