Labarai

Labarai

Abin da ya sa na sauka daga muƙamin Mataimakin Gwamnan Kano — Gwarzo

Murabus ɗin Gwarzo ya zo ne a daidai lokacin da ake cikin rikice-rikicen siyasa da shari’a kan ofishin mataimakin gwamna a Kano, inda majalisar dokoki

Gobarar Tashar Jabi: Da rigar jikina kawai na tsira

“Cash da nake da su sun jone a cikin shagon, komai ya zama toka, babu abin moruwa a cikin kayan,” in ji wani matashin cikin damuwa.

’Yan bindiga sun kashe manomi da sace wasu biyu a Sakkwato

A cewarsa, maharan sun isa gonakin ne da misalin karfe 10:30 na safe a ranar Alhamis, ɗauke da bindigogi ƙirar AK-47, inda suka buɗe wuta tare da tila

’Yan sanda sun ceto yaron da aka sace, sun kama mutum 5 a Borno

Rundunar ta jaddada ƙudirinta na ci gaba da yaƙi da miyagun laifuka.

ASUU ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin biyan sabon albashi

Idan gwamnati ta gaza aiwatar da hakan cikin wa’adin da aka bayar, ƙungiyar za ta ɗauki mataki mai tsauri.