Labarai

Labarai

’Yan sanda sun kashe ’yan IPOB 5 a Ebonyi

Sai dai jami’an ofishin sun ci karfinsu a wani artabu na tsawon mintuna 30, inda a aka kona motocin ’yan sanda a yayin musayar wuta.

Aminu Ado Bayero ya daga tuta a Fadar Nassarawa

Ita tutar alamar iko ce kuma tana nuna cewa sarki yana cikin fada.

Mutanen da suka mutu a harin wuta a masallacin Kano sun karu zuwa 23

Mutum biyu sun tsira daga cikin mutanen da matashin ya cinna wa wuta suna jam’in sallar asuba a masallaci

Halin da na shiga bayan karbar kwagilar abincin bogi na N13m

Hajiya Aisha ta ce sai da gama dafa abincin mutane 9,600 dan kwangilar ya yi layar zana

Matashi ya sace N120m a asusun makwabcinsa

An kwace kudi miliyan N35 da gine-gine da manyan shaguna da sauran kadarori a hannun matashin