Za mu ɗauki masu gadi 400 a makarantun firamare — Abba
Za a ɗauki ma’aikatan ne daga kowacce ƙaramar hukuma domin su tsare sabbin azuzuwan da za a gina.
Labarai
Za a ɗauki ma’aikatan ne daga kowacce ƙaramar hukuma domin su tsare sabbin azuzuwan da za a gina.
Sarkin Musulmi ya yi wannan roƙo ne a lokacin ƙaddamar da sabon ginin hedikwatar rundunar sojojin Najeriya a Bauchi
Ana fama da matsalolin shugabanci a Guinea-Bissau lamarin da ke barazana ga zaman lafiyar Yammacin Afirka.
Matar ta ce ba ta yi niyyar kashe mijinta ba sai dai ta daɓa masa wuƙa ne a dalilin dukan tsiya da yake mata.
Babu wata damuwa domin matatar man fetur ɗin na ci gaba da tafiyar da lamurranta.