Labarai

Labarai

Za mu ɗauki masu gadi 400 a makarantun firamare — Abba

Za a ɗauki ma’aikatan ne daga kowacce ƙaramar hukuma domin su tsare sabbin azuzuwan da za a gina.

Kada sojoji su bari ƙabilanci ya shiga ayyukansu — Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi ya yi wannan roƙo ne a lokacin ƙaddamar da sabon ginin hedikwatar rundunar sojojin Najeriya a Bauchi

An tura sojojin Nijeriya 177 aikin wanzar da zaman lafiya a Guinea-Bissau

Ana fama da matsalolin shugabanci a Guinea-Bissau lamarin da ke barazana ga zaman lafiyar Yammacin Afirka.

Matar aure ta kashe mijinta da wuƙa a Yobe

Matar ta ce ba ta yi niyyar kashe mijinta ba sai dai ta daɓa masa wuƙa ne a dalilin dukan tsiya da yake mata.

An kashe gobarar da ta tashi a Matatar Dangote

Babu wata damuwa domin matatar man fetur ɗin na ci gaba da tafiyar da lamurranta.