Labarai

Labarai

Har yanzu babu ɓullar cutar kwalara a Kano

Gwamnatin jihar Kano ta musanta rahotan da hukumar yaki da yaduwar cututtuka ta kasa ta fitar.

Karin haraji: An kashe masu zanga-zangar adawa 13 a Kenya

Za mu mayar da cikakken martani cikin gaggawa sanoda mutane masu hadari ne suka sace zanga-zangar

Zargin N432bn: El-Rufai ya maka majalisar Kaduna a kotu

El-Rufai ya shigar da kara yana kalubalantar rahoton kwamitin binciken majalisar kan zargin sa da almundahanar biliyan N432

An kashe dalibai a rikicin manoma a Nasarawa

Rikicin ya barke ne tsakanin manoma ’yan kabilar Alogo da makwabtansu ’yan kabilar Tiv

Gwamnatin Kano ta fitar da 3bn domin gyaran makarantu

Gwamnan ya jaddada aniyarsa na inganta ilimi a jihar.