Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun fille kan dan tauri a Kaduna

’Yan ta’adda sun  fille kan dan taurin mai suna Garba Sarki ne bayan sun jima suna bibiyar sa.

Gwamnan Neja bai yi adalci ba – Hukumar Aikin Hajji

Gwamnan ya zargi NAHCON da gaza gudanar da aikin Hajjin bana yadda ya kamata.

An kama kansila da basarake kan satar tiransfoma a Gombe

An kama kansilan yankin Kumo ta Gabas tare da wani basarake kan zargin su da sace tiransfoma a Jihar Gombe

An ceto karin dalibar Chibok da wasu mutane 96 a

Dakarun sojin Najeriya sun kai farmaki a sansanin ’yan Boko Haram da ke dajin Sambisa, inda suka ceto mata da kananan yara 99 ciki har da daya daga ci

Barau, Doguwa da Kawu sun halarci jana’izar surukar Ganduje

An yi jana’izarta da misalin ƙarfe 2:30 na rana a gidan Ganduje da ke Kano.