Labarai

Labarai

An kama wadanda suka kashe Janar din Soja a Abuja

Kwamishinan ’Yan Sandan Abuja, ne ya gabatar da wadanda aka zargin da kashe Birgediya-Janar Uwem Udukwere a gidansa da ke Sunshine Estate

Kotu ta sanya ranar sauraron shari’ar Kwankwaso da EFCC

A baya kotu ta hana EFCC kama Kwankwaso da wasu mutum bakwai.

Tsige Sarkin Musulmi: Shettima ya gargadi Gwamnan Sakkwato

Sarkin Musulmi ba abin wasa ba ne, in ji Shettima ga Gwamantin Sakkwato

Sarautar Kano: An dage sauraren karar Gwamnatin Kano

Mai Shari’a Amina Adamu Aliyu ce ta sanar da hakan bayan zaman kotun na ranar Litinin

An sauya Kwamishinan ’Yan Sandan Kano

CP Ussaini Mohammed Gumel ya mika ragamar jagoranci ga sabon Kwamishinan ’Yan Sandan da ka tura Jihar Kano, Salman Dogo Garba