Labarai

Labarai

Jirgin Flynas zai kwaso rukunin farko na Alhazan Nijeriya

Za a soma jigilar kwaso alhazan Jihar Kebbi a wannan Asabar ɗin.

Babbar ’yar Galadiman Dutse ta rasu

An dai haifi marigayiyar a ranar 31 ga watan Mayu a shekarar 1962.

Dole manoma su ƙara noman abinci a yanzu —Sarkin Zazzau

Sarkin ya koka kan yadda matsalar tsaro ke ƙara kamari a wasu sassan jihar Kaduna.

An karya farashin takin zamani da 50% a Gombe

Gwamnatin Gombe ta karya farashinsa da kashi 50 cikin 100 ga manoma jihar domin saukake musu tsadar kayan noma.

An kama dillalan kwaya 1,300 a Katsina —NDLEA

Hukumar NDLEA ta kwace ton 1.3 na miyagun kwayoyi daga hannun wadanda aka kama.