Shugabancin EFCC: Kotu ta kori karar neman tsige Olukoyede
Mai shari’a Obiora Egwuatu ya yi watsi da karar ne bisa hujjar cewa mai karar ba shi da hurumin shigar da karar.
Labarai
Mai shari’a Obiora Egwuatu ya yi watsi da karar ne bisa hujjar cewa mai karar ba shi da hurumin shigar da karar.
Da misalin karfe 2 na rana za a yanke hukuncin ranar Alhamis
Sun harbe Abba ne a lokacin da wanda ke tattaunawa da su ya kai wa shugabansu Naira miliyan 16 da babura uku
Kyari ya shaida wa kotu cewa tssare shi na shekara biyu kafin gurfanarwa ya saba dokar hukunta manyan laifuka har ga wadanda ake zargi da kisa
Karyewar gadar ta jawo cikas ga harkokin yau da kullum tare da hana zirga-zirga a yankin.