Sabon taken Najeriya zai magance matsalar ta’addanci —Akpabio
Sanata Godswill Akpabio ya jaddada muhimmancin sauya taken Najeriya na ‘Nigeria we hail thee’ a matsayin mafita ga matsalar ’yan bindiga
Labarai
Sanata Godswill Akpabio ya jaddada muhimmancin sauya taken Najeriya na ‘Nigeria we hail thee’ a matsayin mafita ga matsalar ’yan bindiga
Mambobin Jam’iyyar adawa ta PDP kimanin 4,450 sun sauya sheka zuwa APC mai mulki a Jihar Binuwai.
Hukumar Alhazan Jihar Filato ta sanar da rasuwar Alhaji Isma’il Musa daga Karamar Hukumar Mangu, a Asibitin Kwararru na Annur da ke Makkah.
Hatsarin ya auku ne a ranar Talata a kan hanyar Mararaba.
Maharan sun kashe mutanen a ƙauyuka biyu da suka kai hari.