Labarai

Labarai

Sabon taken Najeriya zai magance matsalar ta’addanci —Akpabio

Sanata Godswill Akpabio ya jaddada muhimmancin sauya taken Najeriya na ‘Nigeria we hail thee’ a matsayin mafita ga matsalar ’yan bindiga

’Yan PDP 4,400 sun sauya sheka zuwa APC a Binuwai

Mambobin Jam’iyyar adawa ta PDP kimanin 4,450 sun sauya sheka zuwa APC mai mulki a Jihar Binuwai.

Alhajin Filato ya rasu a Makkah

Hukumar Alhazan Jihar Filato ta sanar da rasuwar Alhaji Isma’il Musa daga Karamar Hukumar Mangu, a Asibitin Kwararru na Annur da ke Makkah.

Tirela ta makarɗe mutum 2 har lahira a titin Abuja-Keffi

Hatsarin ya auku ne a ranar Talata a kan hanyar Mararaba.

’Yan bindiga sun kashe mutum 6, sun ƙone gidaje a Kaduna

Maharan sun kashe mutanen a ƙauyuka biyu da suka kai hari.