Labarai

Labarai

Sarautar Kano: Babu barazanar da wani zai yi mana —Kwankwaso

“…Ba za mu lamunci barazanar siyasa ba, domin mu kwararrun ’yan siyasa ne kuma mun san duk hanyoyin magance kowane irin shedanci” in ji Kwankwas

Yadda jiragen soji suka hallaka ’yan ta’adda 80 a kauyen Katsina

Jiragen sojin Najeriya sun far wa ’yan bindigan da suka kai hari a kauyen Karamar Hukumar Faskari

Shugaban ’yan daban Yobe ya shiga hannun hukuma

Ya amsa laifukan da ake zargin sa na kasancewa shugaban ’yan daba da kuma addabar al’ummar Jihar Yobe

Sojoji Sun Ceto Mata Da Yara 34 Daga Hannun Boko Haram a Borno

Mayakan kungiyar ISWAP uku sun mika wuya ga dakarun soji

UNICEF ta gargaɗi gwamnati kan ɓarkewar Kwalara a makarantu

UNICEF ta yi gargaɗi kan yadda cutar na iya kawo cikas ga harkar koyarwa a Najeriya.