Labarai

Labarai

An sace ragon layyan limami a daren Sallah a Filato

A daren Babban Sallah aka sace ragon layyan babban limamin unguwar Mista Ali da ke Karamar Hukumar Bassa da ke Jihar Filato

Mutum 15 sun mutu bayan jiragen kasa sun yi karo a Indiya

Lamarin ne na baya-bayan nan da ya afku a layin dogo na Indiya, wanda ke daukar miliyoyin fasinjoji a kowace rana.

Abincin N4bn muke ciyar da dalibai —Gwamnatin Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta yi ikirarin kashe Naira biliyan hudu wajen ciyar da daliban makarantun kwana a duk shekara.

An daure jami’an EFCC na bogi shekaru 30

An kama su a  lokacin da suka je aiwatar da umarnin kotun bogi

An kashe mutane 5 a rikicin gidan giya a Taraba

Rikicin gidan giyar ya rikide zuwa na kabilanci tsakanin kabilun Fulani da Tiv a Karamar Hukumar Bali da ke jihar.