Ta’addanci: Borno na cikin mummunan hatsari — Ndume
Sanatan ya nemi Gwamnatin Tarayya ta kai wa yankunan da abun ya shafa ɗauki.
Labarai
Sanatan ya nemi Gwamnatin Tarayya ta kai wa yankunan da abun ya shafa ɗauki.
Jami’an DSS sun yi artabu da ‘yan bindigar tare da kama wasu biyu daga cikin waɗanda suka sace sakataren.
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya ce lamarin ya faru ne da daren Talata a qauyen Giro Masa, inda jami’an tsaron suka fada tarkon ’yan ta’adda.
Raguwar farashin na nuna cewa ‘yan kasuwa sun fara rage fargaba, sakamakon yiwuwar samun sulhu da zai kawo ƙarshen rikicin.
Waɗanda aka dawo da su sun haɗa da maza da yara 292 da mata da yara 416 daga jihohi daban-daban na ƙasar.