Jama’a sun kona gawar dan fashin banki a Abuja
Al’ummar gari sun kona gawar wani dan fashi da makami a Karamar Hukumar Abaji da ke yannin babban birnin tarayya.
Labarai
Al’ummar gari sun kona gawar wani dan fashi da makami a Karamar Hukumar Abaji da ke yannin babban birnin tarayya.
An kashe mutane biyu a wani rikicin Fulani makiyaya da manoma kabilar Gbagyi a kauyen Kadna da ke Karamar Hukumar Shiroro ta Jihar Neja.
Dokar da ake takkadama a kai ita ce Hisbah ke amfani da ita wajen kama masu laifi.
Masu sayar da ragunan Layya a kudancin Najeriya suna kokawa da rashin masu saya a sakamakon matsin tattalin arziki da karancin kudi da jama’a a kasar
’Yan fashin da suka fito daga cikin wasu motoci marasa alama sun fara harbin ofishin ’yan sandan kafin su kutsa cikin bankin