Labarai

Labarai

HOTUNA: Mai Shari’a Abdullahi Liman zai sauari Shari’ar Sarautar Kano

A halin da ake cikin Mai Shari’a Abdullahi Muhammad Liman ya zauna domin ci gaba da sauraron shari’ar mai cike da rudani.

Ma’aikatan Najeriya miliyan 71 ba za su samu karin albashi ba

Najeriya na daga cikin masu biyan albashi mafi muni a Afirka

Wakilan Aminiya sun tsallake rijiya da baya a Kano

“…na ɗauka sai ɓata-garin sun kashe abokin aikin nawa saboda yadda na ga suna ƙoƙarin burma masa wuƙa bayan ya faɗi shame-shame a ƙasa.”

Gwamnan Sakkwato ya gwangwaje ma’aikata da goron Sallah

Daga ranar Alhamis ’yan fansho da sauran ma’aikatan jihar Sakkwato za su fara jin ‘alat’ din kudaden goron Sallah daga

Mafi Ƙarancin Albashi: Muna kan buƙatarmu ta N250,000 — NLC

Tinubu ya ce, gwamnatinsa ta zaɓi tsarin dimokuraɗiyya wajen warware buƙatun ’yan ƙwadagon.