Labarai

Labarai

An kuɓutar da yaro daga hannun masu garkuwa da mutane a Yobe

An cafke jagoran masu garkuwar yayin da sauran suka tsere.

’Yar Najeriya ta haifi jaririn farko a Hajjin 2024

’Yar Jihar Borno ta haifi jariri na farko a lokacin aikin Hajjin na bana, kuma an sanya masa suna Muhammad.

Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar mataimakin shugaban ƙasar Malawi

Chilima ya rasu tare da wasu mutum tara a hatsarin jirgin sama a ƙasar.

Kotu ta tsare magidanci kan gwada ƙarfi a kan matarsa a Kano

Matar ta shigar da ƙara ne kan yadda mijin nata ke gwada ƙwanjinsa a kanta.

Mutum 5 sun mutu sakamakon amai da gudawa a Legas

Gwamnatin jihar ta ce ta ɗauki matakan da suka dace don daƙile yaɗuwar cutar.