Labarai

Labarai

Mafi Karancin Albashi: Akwai yiwuwar komawa Yajin aiki

Mataimakin babban sakataren kungiyar NLC, Chris Onyeka, ya cewa kungiyar ba za ta ci gaba da tattaunawa kan batun biyan albashin da zai bar ma’a

Hajji: Yau za mu kammala kwashe maniyyata — NAHCON 

NAHCON ta ce a ranar 22 ga watan Yuni, za ta fara jigilar alhazai domin dawowa gida Najeriya.

Ana zargin Hajiyar Najeriya ta kashe kanta a Saudiyya

Alhazan Jihar Kwara biyu sun rasa ransa a birnin Madina

Mafarauta sun tsinci gawar ’yan bindiga a dajin Kaduna

An gano gawarwakin a safiyar ranar Asabar

Dambarwar Albashi: Wa’adin tattaunawan NLC da Gwamnati ya cika

Gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu sun amince da N62,000 amma NLC ta dage cewa sai N250,000 za ta amince a matsayin mafi karancin albashi.