An sa ranar fara kwaso alhazan Najeriya daga Saudiyya
Za a fara kwaso alhazan Najeriya daga Saudiyya a ranar 22 ga watan na Yuni, 2024.
Labarai
Za a fara kwaso alhazan Najeriya daga Saudiyya a ranar 22 ga watan na Yuni, 2024.
daya daga cikin sojojin yana cikin halin rai-kwakwai-mutu-kwakwai, sauran biyu kuma samu munanan raunuka.
Kano ce kaɗai jihar da NAHCON ta amincewa kafa cibiyar lafiya ga maniyyanta.
Hukumar ta ce duk mutumin da aka kama ya aikata wannan laifi za ta tasa ƙeyarsa zuwa gidan yari.
Ɗan majalisar ya buƙaci ɗaukacin Musulmi su dage da yi wa Najeriya addu’a.