Labarai

Labarai

Ruwan sama ya lalata gidaje 100 a Filato

Ruwan sama kamar da bakin kwarya ya lalata gidaje sama da 100 a kananan hukumomin Jos ta Arewa da Jos ta Kudu a Jihar Filato.

Mutane 30 sun mutu a harin ’yan ta’addan Katsina

Akalla mutane 30 aka kashe wasu da dama na asibiti sakamakon hare-haren ’yan bindiga a kauyukan Dutsinma da Safana a Jihar Katsina

Yadda Sallar Layya za ta kasance a Najeriya da Saudiyya

Lahadi 16 ga watan nan na yuni, 2024 za a yi Sallar Layya a Najeriya da Saudiyya

‘Yan sanda sun warware shirin garkuwa da Sarkin Sanga a Kaduna

Tuni aka baza jami’an tsaro a dazuzzukan da ke kusa da Sanga domin neman matar.

An kama alhazan Najeriya 7 marasa katin shaida a Makkah

Saudiyya ta ƙirƙiro da katin NUSUK domin tantance maniyyatan da aka bai wa izinin Hajjin na bana.