Labarai

Labarai

Kotu ta kwace gidajen N11bn a hannun Emefiele

Ana zargin Emefiele ya yi amfani da wasu mutane wajen sayen gidajen alfarma da kudaden haram a Abuja

Makwabci ya lalata ’yar shekara 9 a gonar mahaifinta a Kaduna

Makwabcinsu mai ‘ya’ya biyu ya yi mata wannan aika-aika ne a yayin da ita da kannenta suke korar awaki daga gonar mahaifinsu

Mahafi ya sayar da ’ya’yansa biyar a Sakkwato

An gano kananan yara 21 da aka sato daga Jihar Sakkwato aka kai su Abuja

A karshe Gwamnatin Tinubu ta amince tana biyan tallafin fetur

Ana hasashen kashe kuɗaɗen tallafin mai zai kai tiriliyan Naira ₦5.4 a ƙarshen shekarar 2024.

Majalisar Dattawa ta amince a ninka albashin ma’aikatan shari’a sau uku

Ƙudirin dokar ya tsallake karatu na uku a zaman majalisar na ranar Laraba.