Labarai

Labarai

A kawo min lissafin sabon albashi cikin awa 48 —Tinubu

Kungiyar kwadago ta ce ba za ta karbi karamin kari kan mafi karancin albashin N60,000 ba

Saudiyya ta fara koro alhazai marasa takardar shaidar aikin Hajji

An fara kame da cin tarar N3.9m ga marasa takardar shiadar aikin Hajji a birnin Makkah, Mina, Arafa, Muzdalifa, cibiyoyin tantance alhazai

’Yan bindiga sun kashe wanda ya aure budurwar shugabansu a Kaduna

Tun bayan harin da aka kashe matashin aka nemi amaryar aka rasa

Saurayi da budurwarsa sun sace kayan lefen ’yar uwarsa a Kano

Budurwar ta shaida wa kotu cewa biyu daga cikin kayan lefen da aka sace saurayin ya kawo mata

Masu garkuwa sun sace mutane 56 a Jihar Neja

Sun bai wa mazauna ƙauyukan wa’adin ranar 15 ga watan Yuni a matsayin ranar karɓar kuɗin fansa