Zulum ya sake ziyartar waɗanda harin Ngoshe ya rutsa da su
Zulum ya ce ana ci gaba da ƙoƙarin ceto mutanen da har yanzu suke hannun ’yan ta’adda.
Labarai
Zulum ya ce ana ci gaba da ƙoƙarin ceto mutanen da har yanzu suke hannun ’yan ta’adda.
Sabon farashin ya fara aiki daga tsakar daren ranar 21 ga Maris, kamar yadda sanarwar da matatar ta aika wa ’yan kasuwa.
Gwamnatin ta ce nan ba da jimawa ba gwamnatin Edo za ta biya diyyar waɗanda suka rasu.
Mahaifin yaran ya zargi likitocin asibitin da laifin mutuwar ‘ya’yansa, inda ya buƙaci gwamnati ta gudanar da cikakken bincike.
Gwamnan ya jaddada muhimmancin zaman lafiya wajen ci gaban ƙasa.