Labarai

Labarai

Alhajin Jihar Legas Ya Rasu A Makka

Daya daga cikin mahajjatan Jihar Legas, Alhaji Oloshogbo Isiaka Idris, ya rasu bayan ya dawo daga dawafi a Makkah. Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai

Zargin Ta’addanci: Kotu ta sallami Shugaban Miyetti Allah Bello Bodejo

Kotu ta sallami Bello Bodejo, ban an jane zargin sa da hannu a zargin ta’addanci.

An Dauki Sabbin Malamai Guda 5,000 A Jigawa

Rahotanni daga Jigawa na cewa Gwamna Umar Namadi ya dauki malamai 3,143 aikin dindindin da wasu 2,445 na wucin gadi. Gwamna Namadi da yake jawabi a wa

An kama soja kan zargin satar makamai a Borno

An kama sojan yana kokarin yin fasakwaurin albarusai 602 daga Jihar Borno

Rikicin Sarauta: Gwamnatin Kano ta haramta zanga-zanga

Gwamna Abba ya ba da umarnin tsare duk wanda aka kama yana gudanar da zanga-zanga a fadin jihar Kano