Labarai

Labarai

Kotu ta haramta kiran Aminu Ado Bayero Sarkin Kano

Kotun ta hana Aminu Ado Bayero da sauran sarakunan da aka tube gabatar da kansu a matsayin sarakunan jihar Kano.

Mutum 5 sun jikkata a rikicin manoma da makiyaya a Jigawa

Tuni aka kai waɗanda suka ji rauni babban asibitin Dutse, domin yi musu magani.

Maniyyata masu dakko goro na kawo mana matsala —NAHCON

Maniyyata aikin Hajji daga Najeriya da ke tafiya da goro na janyo tsaiko wurin tantance su idan sun isa kasa mai tsarki

Rukunin farko na maniyyatan Borno sun sauka a Madina

Jirgin dauke da sahun farko na maniyyata 378 daga Jihar Borno ya tashi daga filin jirgi na Maiduguri zuwa birnin Madina na kasar Saudiyya.

An daure dan shekara 17 shekaru 14 a kurkuku saboda Fyade

Wani yaro dan shekara 17 zai yi zaman gidan yarin shekaru 14 saboda cin lalata wata dalibar kwalejin ilimi.  Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zamant