Labarai

Labarai

’Yan ta’adda sun aika mutane 26 lahira a Kastina

’Yan sanda sun tabbatar cewa an kashe mutane 11 a kauyen Unguwar Lamido da ke yankin Karamar Hukumar Bakori

Jirgin Kasan Abuja-Kaduna ya yi hatsari a cikin daji

Sawun farko na jirgin ya yi hatsari a dokar daji inda wasu taragoginsa suka sauka daga kan layin dogo

Akwai barazanar kai wa Majalisar Kano hari —’Yan Sanda

’Yan sanda sun lashi takobin casa duk masu neman hana zaune tsaye a kan dambarwar rushe sabbin masautun Jihar Kano

Rikicin Masarautu: Gwamnatin Kano ta ba wa Ribadu hakuri

Gwamnatin Kano ta bukaci Shugaba Tinubu ya sa baki kan dambarwar masarautun jihar mai cike da rudani

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Ginin Gidaje 250 A Gombe

Shirin na gwamnatin tarayya na da nufin magance matsalar ƙarancin gidaje a Najeriya.