Labarai

Labarai

Hajjin 2024: Maniyyacin Kebbi ya rasu a Saudiyya

Mutumin ya rasu a ranar Lahadi bayan gajeriyar rashin lafiya.

Amurka za ta inganta ƙarfin Intanet a Afirka

Hankali ya karkata kan Afirka a matsayin wacce makomar ci gaba na duniya ya dogara da ita.

Tsohon Shugaban EFCC Ibrahim Lamorde ya rasu

Lamorde ya riƙe shugabancin Hukumar EFCC daga shekarar 2011 zuwa 2015.

Masarautar Kano: Abba ya ba da umarnin tsare Sarki Aminu

Ana zaman dardar a Kano a yayin da ake zargin jami’an tsaro daga Abuja suke kokarin shigar da Sarki Aminu Ado Bayero fadar Kofar Kudu sa’o

Ƙudirin dawo da tsohon Taken Nijeriya ya samu goyon bayan Majalisar Tarayya

Dawo da taken zai tabbatar da muradan tsarin dimokuraɗiyyar Najeriya da jaddada akidar kasa ɗaya al’umma ɗaya.