Labarai

Labarai

Dan Sanda Ya Kama Masu Ba Shi Cin Hancin N400,000 a Borno

DPO ya kama masu safarar miyagun kwayoyi da suka yi masa tayin cin hancin 400,000 bayan ya kama abokin harkarsu

Kotu ta dakatar da rushe masarautun Kano

Kotu ta hana gwamnatin Kano da jami’an tsaro amfani da sabuwar dokar masarauntun jihar wadda Gwamna Abba Kabir ya sanya wa hannu a ranar.

Hadarin mota ya lakume rayuka 5 a Kogi

Lamarin ya faru ne a lokacin da wasu motoci guda biyu da ke gudu suka yi taho-mu-gama.

An kama dan bindiga yana jinyar rauni a asibiti

An miƙa ‘yan bindigar da aka kama zuwa sashin binciken manyan laifuka na jihar domin gudanar da bincike mai zurfi.

An masa ɗaurin wata 2 kan satar kayan marmari

Kotun ta ɗage sauraron ƙarar zuwa ranar 30 ga watan Mayu.