Labarai

Labarai

Tinubu zai tafi Chadi ranar Alhamis

Wannan ne karon farko da Tinubu zai ziyarci Chadi tun bayan zamansa Shugaban Nijeriya.

Kotu ta bai wa Abba Kyari damar halartar ta’aziyyar mahaifiyarsa

Abba Kyari zai shaƙi iskar ’yanci bayan shafe watanni 27 yana tsare kan badaƙalar hodar iblis.

Majalisa ta gargaɗi MTN kan yawan ɗaukewar sabis a Katsina

Kamfanin ba shi ba da wani uzuri ko cikakken bayani kan dalilin ɗaukewar sabis ɗin.

Majalisar Dokokin Kuros Riba ta tsige kakakinta Elvert Ayambem

An tsige kakakin yayin da fiye da kashi biyu bisa uku na mambobinta suka kaɗa kuri’a.

Asibitin Benin zai binne gawarwaki 270 da aka rasa ’yan uwansu

Akwai gawarwakin jarirai 201 da ke ajiye a asibiti tun 2023 da na manya 69 da aka kawo tun 2021.