Labarai

Labarai

An ɗaure dillalin miyagun ƙwayoyi shekara 15 a Kano

Kakakin Hukumar yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA), reshen jihar Kano, Sadiq Muhammad Maigatari, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da y

Sojoji sun hallaka ’yan ta’adda sama da 61 a Borno

Rundunar ta ce ta samu haɗin gwiwa da dakarun sojin Jamhuriyyar Nijar.

Sibil Difens ta kama mutum 6 kan satar ƙarfen digar jirgin ƙasa a Kano

Hukumar ta ce za ta gurfanar da su a gaban kotu da zarar ta kammala bincike.

Sallah: Sibil Difens ta jibge jami’anta 700 don tabbatar da tsaro a Gombe

Rundunar ta ce za ta sanya ido kan yadda jama’a za su gudanar da bukukuwan sallar.

An gargaɗi jama’a su yi aiki tare da hukumomin tsaro a Yobe

Rundunar ta yi kira ga mazauna jihar Yobe da su kwantar da hankalinsu, su yi taka-tsantsan, kuma su kasance cikin tsaro, musamman a ciki da kewayen al