’Yan Sanda Sun ragargaza ’yan ta’adda a Kaduna
’Yan sanda sun yi nasarar ragargazar masu satar mutane a kauyen Kuriga da ke Karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna. ’Yan sandan sun hallaka biyu daga
Labarai
’Yan sanda sun yi nasarar ragargazar masu satar mutane a kauyen Kuriga da ke Karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna. ’Yan sandan sun hallaka biyu daga
Sojoji sun fararen hula 386 daga Dajin Sambisa, bayan Boko Haram ta sace su kimanin shekaru goma da suka gabata.
Wasu ’yan ta’adda sun sace matar wani jami’in hukumar kwastom da ‘ya’yansa uku da wani kaninsa a gidansu da ke unguwar Shagari
Matawalle ya bayyana wa sauran tsoffin gwamnonin aniyarsa ta yin aiki tare da su domin kawo karshen ayyukan ’yan bindaga a jihar Zamfara
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya dakatar da karbar harajin tura kudi ta intanet.