Labarai

Labarai

NIMET ta yi hasashen ambaliyar ruwa a Kano

An yi shirin matakan da za a bi don daƙile afkuwar ambaliya a faɗin jihar.

Tinubu ya karɓi baƙuncin Shugaban Senegal Bassirou Faye

Bassirou Diomaye Faye shi ne Shugaban Kasa mafi ƙarancin shekaru a nahiyyar Afirka.

Ƙarin ɗalibai 7 na Jami’ar Kogi sun shaƙi iskar ’yanci

Ba za mu saduda ba har sai an ceto ragowar ɗaliban da aka yi garkuwa da su.

Auren Marayu: Limamai sun yi wa Ministar Tinubu wankin babban bargo

Shugaban majalisar, Barista Abdulmalik Sarkindaji, ya ce bai ji dadin yadda ministar ta tozarta shi ba.

‘Yan Boko Haram da ISWAP 47 sun miƙa wuya a Borno

Waɗanda suka miƙa wuyan sun haɗa da maza bakwai, mata tara da yara 31.