Labarai

Labarai

Atiku ya soki tafiyar Tinubu Birtaniya ana tsaka da alhinin harin Maiduguri

Atiku ya ce ya dace Sarki Charles III ya san baƙonsa ya bar wasu sabbin ƙaburbura da matan da ke kuka saboda mutuwar mazajensu.

Gwamnan Katsina na cikin tawagar da suka raka Tinubu ziyarar aiki Birtaniya

Ziyarar dai za ta ɗauki tsawon kwanaki biyu ne, wanda ake sa ran Tinubu zai samu tarba mai kyau.

Harin ’yan bindiga ya yi ajalin mutum 15 a Katsina

Kakakin ’yan sandan jihar, Abubakar Sadiq Aliyu, ya ce an samu nasarar cafke mutane uku da ake zargin suna da hannu a harin,

Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da harin da aka kai Maiduguri 

Gwamna Inuwa ya ce babu shakka an kai harin ne da nufin jefa tsoro a zukatan jama’a da kuma kawo cikas ga ƙoƙarin dawo da zaman lafiya a yankin Arewa

Tinubu zai tafi ziyarar aiki Birtaniya ranar Talata

Tinubu zai gana da Firaminista Keir Starmer, inda ake sa ran za su tattauna kan faɗaɗa haɗin gwiwa tsakanin ƙasashen biyu.