So muke EFCC ta ci gaba da binciken Badakalar Matawalle a Zamfara —Matasa
Suna neman a dauko fayil din binciken karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, a lokacin da yake gwmanan Zamfara
Labarai
Suna neman a dauko fayil din binciken karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, a lokacin da yake gwmanan Zamfara
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Neja, Barista Abdulmalik Sarkindaji, ya janye aniyarsa ta aurar da marayu 100 a mazabarsa. Shugaban majalisar ya fasa
Ana zargin rigimar rabon gado ce ta yi sanadin da matashin ya cinna wa mutane a masallacin a da nufin nuna rashin amincewarsa
Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara da aka yanke wa hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin yin batanci ga Mazon Allah, ya kori lauyansa
Matashin mai shekaru 38 ya shiga hannun hukuma bayan da ya cinna wa mutane wuta a lokacin da suke sallar asuba a masallaci