Labarai

Labarai

Matashi ya cinna wa mutane wuta suna sallar Asuba a masallaci a Kano

Ana tsaka da Sallar Asuba a safiyar Laraba a masallacin ne mutumin ya zuba musu fetur ya kyasta wuta sannan ya kulle su a ciki.

JAMB ta sake fitar da sakamakon ɗalibai 36,540

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire JAMB ta fitar da karin sakamakon jarabawar dalibai 36,540, wadanda a baya aka rike. Wannan

An yi garkuwa da yara da mata 80 a Katsina

Sa’o’i kadan bayan janyewar sojoji ’yan bindiga suka sace kananan yara da mata a kauyen ’Yar-Malamai da ke Karamar Hukumar Faskari

Yau za a fara jigilar maniyyatan Najeriya zuwa Saudiyya

Maniyyata kimanin 65,000 daga Najeriya za su sauke farali a aikin Hajjin 2024

Yadda babban dan shugaban ISWAP ya mika wuya

Mahmud Mamman Nur Albarnawy ya mika kansa ga jami’an tsaro