Labarai

Labarai

Hajjin 2024: Za mu kammala jigilar mahajjata 10 ga Yuni —NAHCON

Jiragen biyu za su tashi a kowace rana a cikin kwanaki bayan ƙaddamar da jirgin mahajjatan a hankali zuwa tashi biyar a kowace rana,

An dakatar da likita saboda watsi da mara lafiya a Kano

Hakan ya biyo bayan ƙorafe-ƙorafen da majiyyata da ma’aikatan asibitin da aka samu bayan da likitar ta bar wurin marasa lafiyan

Tinubu da Shettima za su fara biyan kudin ajiye abin hawa

Gwamnati na asarar sama da kashi 82 cikin 100 na kuɗaɗen shigar da ya kamata ta samu daga e-tags da ke bada damar shiga tashoshin jiragen sama.

Kuncin Rayuwa: A Fara Yin Alkunut —JIBWIS

Shugaban kungiyar Jama’atu a Jihar Gombe, Injiniya Salisu Muhammad Gombe ne ya bada sanarwar hakan

Tahir Baga: Yadda Aka Kashe Babban Abokin Shekau

Tahir Baga na sahun farko da suka kafa kungiyar Boko Haram a Maiduguri kafin su shige Dajin Sambisa tare da irin su Abubakar Shekaru, Mamman Nur, Khal