Labarai

Labarai

Babu Dalilin Ci Gaba Da Rabon Tallafin Abinci —Gwamnan Gombe

Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na Jihar Gombe ya ce, duk wanda ba zai yi noma ba ya hakura

An yi garkuwa da ma’aikatan simintin Dangote

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ma’aikatam kamfanin simintin Dangote bayan sun taso daga wurin aiki a Jihar Edo.

Tinubu ya haramta sayen motoci masu amfani da fetur a ma’aikatun gwamnati

Shugaba Tinubu ya wajabta sayen motoci masu amfani da iskar gas a hukumomi da ma’aikatun gwamnatin Najeriya

Kotu ta daure ’yan canji 17 a gidan yari a Kano

Kotu ta yanke wa ’yan canji 17 a Kasuwar WAPA da ke Kano hukuncin daurin wata shida a gidan yari.

Sojoji sun aika jagoran ’yan bindiga da wasu 3 lahira a Kaduna

Kwanan jagoran ’yan bindigar mai suna Dogo Bangaje da abokinsa ya kare ne a hannun sojoji a yankin Karamar Hukumar Giwa