Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe ma’aikacin FIRS a Abuja

Maharan sun harbi matashin wanda ya fita sayen abinci a Unguwar Maitama da ke Abuja.

An kama kurtun soja kan zargin satar alburusai a Borno

Sojan ya mallaki alburusai 756 na musamman da tulin gurneti da aka ɓoye a cikin wani ƙaramin buhun shinkafa.

‘Yaron da ya sayar da ƙodarsa ya sayi wayar hannu ta N290,000’

Yaron ya tura wa mai sayar da wayar hannun kudi fiye da kima.

An kashe makiyaya 2 da shanu 150 a sabon hari a Filato

A duk lokacin da aka kai mana hari, sai jami’an tsaro su nemi mu kwantar da hankalinmu.

‘Yan bindiga sun sace ɗalibai 9 a Jami’ar Kogi

‘Yan bindigar sun kai farmaki a jami’ar ne da dare yayin da ɗaliban ke karatun jarabawa.