’Yan bindiga sun kashe ma’aikacin FIRS a Abuja
Maharan sun harbi matashin wanda ya fita sayen abinci a Unguwar Maitama da ke Abuja.
Labarai
Maharan sun harbi matashin wanda ya fita sayen abinci a Unguwar Maitama da ke Abuja.
Sojan ya mallaki alburusai 756 na musamman da tulin gurneti da aka ɓoye a cikin wani ƙaramin buhun shinkafa.
Yaron ya tura wa mai sayar da wayar hannun kudi fiye da kima.
A duk lokacin da aka kai mana hari, sai jami’an tsaro su nemi mu kwantar da hankalinmu.
‘Yan bindigar sun kai farmaki a jami’ar ne da dare yayin da ɗaliban ke karatun jarabawa.