Labarai

Labarai

Sojoji Sun Mika ’Yar Chibok Da Aka Ceto Da Yara 3 Ga Gwamnatin Borno

Rundunar sojin Najeriya ta mika Lydia Simon ’yar makarantar Chibok da aka ceto tare da ’ya’yanta uku ga Gwamnatin Borno domin mika ta ga iyalenta. Kwa

Dan Majalisar Tarayyar Jigawa ya rasu

Honorabul Isa Dogon Yaro ya rasu ne a Abuja sakamakon rashin lafiya.

An Ceto Matar Auren Da Boko Haram ta Sace Shekara 11 Da Suka Wuce

Sojoji sun ceto wata uwa da ’ya’yanta mata uku wadda Boko Haram ta yi wa auren dole dan kungiyar

An daure matar aure a kurkuku kan watsa wa kishiyarta ruwan zafi

Kotu  ta daure wata matar aure ’yar shekara 28 a gidan yari ba tare da zabin biyan tara ba, kan laifin zuwa wa kishiyarta ruwan zafi da gangan a lokac

An kama fasto kan lalata da ’yan mata 3 a cocinsa

An kama wani fasto kan zargin lalata da ’yan mata uku a cocinsa da ke Agah a Karamar Hukumar Ilorin ta Kudu a Jihar Kwara. Hukumar tsaro ta Sibil Defe