Labarai

Labarai

An yi garkuwa da jariri dan wata 4

Maharan sun kutsa har cikin uwar dakin ma’aurata suka dora musu bindiga a kai, sannan suka kwace jaririn suka tsere

Sojojin Nijar sun kama jagoran ’yan bindigar Najeriya

Sojojin Nijar sun kama Kachalla Mai Daji yana kokarin sace dabbobi ya tsallaka iyakar Najeriya da Nijar

Kwamitin ayyuka ne kaɗai zai iya dakatar da Ganduje a APC — Kana

Kana, ya ce akwai matakai da ake bi kafin dakatar da duk wani ɗan jam’iyyar.

Dangote ya raba wa mabukata 30,000 buhunan shinkafa

Mabukata 30,000 sun amfana da tallafin buhunan shinkafa da kamfanin Dangote ya raba a Jihar Osun.

An ci gaba da shari’ar Bazamfariyar da aka kama da makamai a Kano

Matar da ake zargi da safarar makamai ta zargi jami’an DSS da azabartar da ita da kuma tursasa mata cewa ta amsa cewa ita ce mai makaman